fidelitybank

Abba ya halarci auren ‘yar gidan gwamnan Jigawa

Date:

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya halarci daurin auren ‘yar gwamnan jihar Jigawa Dr. Salma Umar Namadi Danmodi da angonta Abba Sulaiman Musa.

Gwamna Abba Kabir Yusuf yayi addu’ar Allah ya albarkaci auran ya basu zaman lafiya Mai dorewa tare da zuri’a mai albarka.

A nasa bangaren mai masaukin baki, gwamnan jihar Jigawa Mal. Umar Namadi ya godewa mahalarta taron, tare da addu’ar Allah ya maida kowa gidansa lafiya.

Taron daurin auren wanda ya gudana a babban masallacin juma’a na garin Dutse ya samu halartar gwamnonin Katsina da Gombe da Yobe da kuma karamar ministar ilimi Hajiya Suwaiba Sa’ad Ahmad da sauran manyan baki daga ciki da wajen jihar Jigawa.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp