fidelitybank

Abba Kyari ya shiga tsaka mai wuya

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ki bayar da belin Abba Kyari, mataimakin kwamishinan ‘yan sanda da aka dakatar.

A ranar 14 ga Fabrairu, rundunar ƴan sanda ta miƙa Abba Kyari ga Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun ƙwayoyi (NDLEA) da ayyana tana nemansa ruwa a jallo kan badaƙalar safarar hodar iblis kilo 25.

Kyari ne ya shigar da kara yana ƙalubalantar gwamnatin tarayya kan keta haƙƙinsa tare da bayyana safarar miyagun kwayoyi da ake yi masa a matsayin ƙage.

Kyari ya nemi kotun tarayaya ta bayar da belinsa kan dalilai na rashin lafiya, inda lauyoyinsa suka ce yana fama da ciwon suga da hawan jini.

Kotun bayan watsi da buƙatar belin ta kuma ɗage sauraren ƙarar da Abba Kyari ya shigar kan keta haƙƙinsa zuwa 15 ga watan Maris

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp