fidelitybank

Abba Kyari ya shiga tsaka mai wuya

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ki bayar da belin Abba Kyari, mataimakin kwamishinan ‘yan sanda da aka dakatar.

A ranar 14 ga Fabrairu, rundunar ƴan sanda ta miƙa Abba Kyari ga Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun ƙwayoyi (NDLEA) da ayyana tana nemansa ruwa a jallo kan badaƙalar safarar hodar iblis kilo 25.

Kyari ne ya shigar da kara yana ƙalubalantar gwamnatin tarayya kan keta haƙƙinsa tare da bayyana safarar miyagun kwayoyi da ake yi masa a matsayin ƙage.

Kyari ya nemi kotun tarayaya ta bayar da belinsa kan dalilai na rashin lafiya, inda lauyoyinsa suka ce yana fama da ciwon suga da hawan jini.

Kotun bayan watsi da buƙatar belin ta kuma ɗage sauraren ƙarar da Abba Kyari ya shigar kan keta haƙƙinsa zuwa 15 ga watan Maris

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp