fidelitybank

Abba Kabir ya kada kuri’arsa a Kano

Date:

Dan takarar gwamna na jam’iyyar New Nigeria People’s Party, NNPP, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci jami’an tsaro da su kama shugaban jam’iyyar APC na jihar, Abdullahi Abbas, tare da gurfanar da su gaban kuliya bisa zargin kawo cikas a zaben da ke gudana.

Yusuf wanda ya kada kuri’arsa a mazabar Balarabe Haladu dake unguwar Charanchi, ya shaidawa manema labarai cewa ya fahimci akwai tashin hankali da shugaban jam’iyyar APC ke yi wanda ya dage cewa jam’iyyarsa ce kadai za ta kada kuri’a a mazabar sa.

Ya ce duk wanda aka samu yana tayar da hankali to a gaggauta kama shi a gurfanar da shi a gaban kuliya ko da dan jam’iyyarsa ne.

Karanta Wannan: An samu rahotannin siyen kuri’u a Kano

“Ya kamata a gaggauta kama Abdullahi Abbas tare da gurfanar da shi a gaban kuliya, saboda shirya ‘yan daba don haifar da rashin tabbas da haifar da tashin hankali a sashin zaben sa, wanda ya saba wa dokar zabe,” in ji shi.

Ya kuma bayyana kwarin gwiwar lashe zaben bayan an fitar da sakamakon zaben, inda ya kara da cewa atisayen na gudana cikin kwanciyar hankali a sashinsa.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp