fidelitybank

Abba Kabir ka taimaka ka biya ‘yan Fansho dukan hakkin su – NLC

Date:

Kungiyar Kwadago reshen jihar Kano, ta bukaci Gwamna Abba Kabir Yusuf, da ya taimaka wa kungiyar wajen ganin an biya hakin ‘yan fansho, wanda ya kai sama da Naira biliyan 75.

Da yake jawabi yayin faretin ranar bikin ma’aikata ta duniya na bana a ranar Larabar nan.

Kwamrade, Kabiru Inuwa, ya ce, babbar barazana ne ga ‘yan fansho kan rashin kin biyan kudin sun a tsawon shekaru

Ya kuma ce, abun a yaba wa gwamnati mai ci ne, kan fara biyan cikakken kudin ‘yan fanshon, kuma suna bukatar duk hukumomin gwamnati da suka kasa biya, da su fara biyan kudaden su, domin samun damar daidaita albashin ritayar su.

Sai dai ya yi kira da a sake duba batun biyan albashin ma’aikata da aka biya sau daya kawai, yana mai cewa ma’aikata sun dogara da kyaututtukan ne domin inganta rayuwarsu sannan a samar da tsarin biyan albashi mai kyau domin tabbatar da tsaron lafiyarsu.

Kwamrade Kabiru Inuwa, ya bayyana cewa ‘yancin cin gashin kan kananan hukumomi da ake nema na da matukar muhimmanci ga ci gaban jihar nan.

Da yake jawabi a madadin Gwamnan Jihar, Mataimakin Gwamnan, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya ce tun lokacin da suka karbi ragamar mulki sun yi kokarin ganin sun samu saukin rayuwa ga ma’aikata, inda ya tunatar da su cewa, cikin kankanin lokaci gwamnati ta biya maia’aikatan da suka yi ritaya sama da Naira Biliyan 6.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp