fidelitybank

A watan Satumba tashar ruwa ta Lekki za ta fara aiki – Gwamnatin Tarayya

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, tashar ruwan Lekki Deep Sea Port, da ke jihar Legas za ta fara gudanar da harkokin kasuwanci gaba daya a watan Satumba.

Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, yayin da yake duba aikin a ranar Asabar a Legas, ya ce, wannan babbar nasara ce ga gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari.

Amaechi ya ce: “A matsayina na ɗan boko, ba zan iya yin magana bisa kaso ba. Zan iya cewa abin ya burge ni idan aka kwatanta da na ƙarshe da muka zo nan.

“Hukumomin sun shaida min cewa ya zuwa watan Yuni, suna jiran manyan motoci, kuma a watan Satumba, kamar yadda muka amince, su fara harkokin kasuwanci, na ji dadi.

“Wannan aiki ne na sirri, da lokaci mai tsawo za su tattara kudaden shiga daga harkokin kasuwanci kafin su mikawa Gwamnatin Tarayya ta hannun NPA.

“Tabbas za a karbi haraji a nan, hatta su ma za su biya haraji. In ji Rotimi.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp