fidelitybank

A watan Satumba tashar ruwa ta Lekki za ta fara aiki – Gwamnatin Tarayya

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, tashar ruwan Lekki Deep Sea Port, da ke jihar Legas za ta fara gudanar da harkokin kasuwanci gaba daya a watan Satumba.

Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, yayin da yake duba aikin a ranar Asabar a Legas, ya ce, wannan babbar nasara ce ga gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari.

Amaechi ya ce: “A matsayina na ɗan boko, ba zan iya yin magana bisa kaso ba. Zan iya cewa abin ya burge ni idan aka kwatanta da na ƙarshe da muka zo nan.

“Hukumomin sun shaida min cewa ya zuwa watan Yuni, suna jiran manyan motoci, kuma a watan Satumba, kamar yadda muka amince, su fara harkokin kasuwanci, na ji dadi.

“Wannan aiki ne na sirri, da lokaci mai tsawo za su tattara kudaden shiga daga harkokin kasuwanci kafin su mikawa Gwamnatin Tarayya ta hannun NPA.

“Tabbas za a karbi haraji a nan, hatta su ma za su biya haraji. In ji Rotimi.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp