fidelitybank

A tabbatar da an kare rayukan ‘yan Jarida zaben 2023 – NUJ

Date:

Kungiyar ‘yan jarida ta kasa (NUJ) a ranar Juma’a ta shaida wa gwamnati, jam’iyyu da ‘yan siyasa da su tabbatar an kare ‘yan jarida a zaben 2023.

Shugaban NUJ, Chris Isiguzo ne ya yi wannan kiran a Gombe a wani taron karawa juna sani ga manema labarai a yankin Arewa maso Gabas. Isiguzo ya koka da yadda ‘yan jarida suka rasa rayukansu, suka samu raunuka ko kuma aka lalata musu kayan aikinsu yayin da suke gudanar da zabuka amma duk da haka ba a yi wani abu ba don tabbatar da daukar alhakin kai hare-hare kan kafafen yada labarai tsawon shekaru.

Isiguzo, wanda mataimakinsa Alhassan Yahya ya wakilta, ya bukaci masu ruwa da tsaki da su dakile kai hare-hare kafin da kuma lokacin zabe.

“Yana da muhimmanci gwamnati da sauran masu ruwa da tsaki su baiwa batun tsaro da kulawar da ake bukata.

“Tsaron ‘yan jarida yana da mahimmanci wajen neman hakkin farar hula, siyasa, tattalin arziki, zamantakewa da al’adu na dukkan ‘yan kasa,” in ji shi.

Sai dai kungiyar ta NUJ ta bukaci ‘yan Najeriya da su taka rawar gani a zaben 2023.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp