fidelitybank

A siyawa Tinubu da Shettima jiragen sama – Majalisa

Date:

Kwamitin majalisar wakilai kan harkokin tsaro da tattara bayanan siri ya buƙaci gwamnatin tarayya da ta saya wa shugaban ƙasa Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima sabbin jiragen sama.

Gidan talabijin na Channels ya ruwaito cewa shawarar kwamitin na kunshe ne a cikin wani rahoto da aka fitar bayan bayan binciken da kwamitin ya gudanar kan halin da jiragen saman fadar shugaban kasa ke ciki a halin yanzu.

Rahoton kwamitin ya nuna buƙatar samun ƙarin jiragen guda biyu, inda ya yi nuni da irin hadurran da ake iya fuskanta sakamakon gazawar aiki na jiragen da ake da su.

“Kwamitin yana da kwakkwaran ra’ayi da sanin ya kamata, idan aka yi la’akari da gurguwar tsarin tarayyar Najeriya tare da sanin irin illar da ke tattare da duk wani hatsaniya da za ta iya tasowa a sakamakon gazawar jiragen saman shugaban kasa.

A watan Mayu, majalisar wakilai ta umarci kwamitin tsaro datattara bayanan siri na kasa da ya gudanar da cikakken bincike kan ingancin jiragen shugaban ƙasa da abubuwan fasaha.

Wannan umarnin ya biyo bayan kudirin da Satomi Ahmed, shugaban kwamitin majalisar ya gabatar.

Kudirin ya haifar da zazzafar muhawara a zauren majalisar, inda wasu ‘yan majalisar suka nuna cewa ya kamata shugaban kasar ya yi tafiya ta hanyar jiragen kasuwanci ko ta hanya.

Ahmed ya gabatar da buƙatar ne sakamakon rahotannin da ba su dace ba a cikin jiragen shugaban kasa, wanda a kwanakin baya ya tilasta wa shugaban kasar yin amfani da jirgin haya daga Netherlands zuwa Saudi Arabiya a lokacin da yake tafiya zuwa kasashen waje.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp