fidelitybank

A shekara huɗu zan dawo da Najeriya yadda take a baya – Peter Obi

Date:

Tsohon gwamnan jihar Anambra, kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Peter Obi ya koka kan halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki da kuma rashin tsaro a Najeriya.

Don haka ya yi alkawarin sake daukaka Najeriya har na tsawon shekaru hudu idan aka ba shi damar mulkin kasar.

Obi ya bayyana haka ne a shelkwatar jam’iyyar PDP ta Abia da ke Umuahia, a ranar Alhamis a lokacin da ya ziyarci jihar Abia, domin neman goyon bayan wakilan Abia kan muradin sa na shugaban kasa.

Obi, wanda ya zayyana tsare-tsaren sa ga Najeriya idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa, ya ce, yana nan a fafutukar sake fasalin Najeriya domin daukakar ‘yan kasa.

Ya yi alkawarin cewa, nan da shekaru hudu kacal Najeriya za ta samu wani matsayi mai kishin kasa a kowane fanni, idan har ya samu nasarar zama shugaban kasa, ya mai da Najeriya a matsayin mai noma, ba kawai mai amfani da kayayyaki ba.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp