fidelitybank

A na ƙoƙarin ceto Uwa da Jaririn ta bayan gini ya danne su a Lagos

Date:

Hukumar kashe gobara da kai ɗaukin gaggawa ta jihar Legas, ta ce yanzu haka tana ƙoƙarin ceto wasu mata biyu da jariri waɗanda gini ya rufta ma wa a unguwar Ebuta Meta da ke birnin Ikko.

A cikin wata sanarwa da shugabar hukumar, Margaret Adeseye ta fitar a safiyar yau Juma’a, ta ce sun kai ɗaukin ne bayan samun kira na neman ɗauki daga wani gida a layin Herbert Macaulay Way a unguwar ta Ebuta Meta da misalin ƙarfe 9 na safe, inda aka sanar da su game da rugujewar ginin mai hawa ɗaya.

Yayin da ake ƙoƙarin aikin zaƙulo waɗanda suka rage ƙaƙashin ɓaraguzai, an samu nasarar ciro wata mace ɗaya wadda ba ta jigata ba

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp