fidelitybank

A na zargin Mahaifi ya kashe Ɗansa mai shekaru 19 a Legas

Date:

Rundunar ‘yansanda jihar Legas ta ce, ta ƙaddamar da bincike kan mutuwar wani matashi mai shekara19, da ake zargin ya mutu sakamakon dukan da mahaifinsa ya yi masa.

Cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, SP Benjamin Hundeyin, ya fitar ya ce rundunar ‘yan sanda ta karbi rahoton ƙorafin zargin mahaifin ranar Talata.

Ya ce mahaifn mai suna Olumide ya ji wa ɗan nasa, Adeyemi rauni sakamakon dukan da ya yi masa da shobel/tebur kan wani laifin da ba a bayyana ba.

Hundeyin ya ce matashin ya ji mummunan rauni a hannunsa sakamakon dukan.

“An garzaya da matashin zuwa asibiti don ba shi kulawar da ta dace, amma daga can sai aka tura su zuwa babban asibitin Ikeja sakamakon girman ciwon, inda a nan ne ya mutu sakamakon kamuwa da cutar tetanos, kamar yadda likitoci suka bayyana”, in ji sanarwar ‘yan sandan.

‘Yansanda sun ce tuni suka kama mahaifin domin gudanar da bincike.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp