fidelitybank

A na zaman makoki na kwanaki 3 a Morocco

Date:

A jiya ne Sarkin Muhammad na shida ya ayyana zaman makokin kwana uku a faɗin ƙasar.

Ya kuma bayar da umarnin kai taimakon tanti da abinci da sauran kayan agaji ga waɗanda suka tsira – sannan ya tura sojoji domin su taimaka wajen aikin ceto da ake ci gaba da yi.

An sauke tutocin ƙasar zuwa rabi a kusan duka gine-ginen ƙasar kamar yadda kamfanin dillancin labarai na ƙasar ya rawaito.

Sama da mutum 300,000 ne girgizar ƙasa ta shafa a Marrakesh da ƙauyukan da ke gefen garin a Morocco, kamar yadda ofishin jinƙai na Majalisar Ɗinkin Duniya ya bayyana.

Rahotanni sun ce ofishin na “bibiyar abubuwan da suke faruwa a Morocco sau da ƙafa kuma a shirye yake ya kai ɗauki”.

A wata sanarwa da ya fitar tun da fari ya ce, MDD ta ce a shirye take ta taimakawa gwamnatin Morocco a ƙoƙarin da take na shawo kan lamarin.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp