fidelitybank

A na samun cigaba a Najeriya duk da masu sukar manufofin tattalin arzikin mu – Tinubu

Date:

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce, Najeriya na ci gaba ba tare da la’akari da masu sukar manufofinsa na tattalin arziki ba.

Tinubu ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a ranar Litinin daga Legas.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da shugaban kasar ya jaddada cewa kasar na kan hanyar farfadowa duk da matsalar tattalin arziki.

Da yake magana kan kudirin kasafin kudin na shekarar 2025 na Naira tiriliyan 49.7, ya nanata hakan wani maido da fata ne.

Ya yi kira da a samu fahimtar juna da hadin kai daga ‘yan Najeriya a daidai lokacin da tattalin arzikin kasar ke ci gaba da tabarbarewa.

“Najeriya na ci gaba ba tare da la’akari da masu suka ba. Wannan kasafin kudi ne na maido da fata, kuma Najeriya na kan hanyar farfadowa. Ba za mu iya kammala aikin a cikin shekara guda ba, ”in ji shi.

Tun da farko dai Tinubu ya ce, bai yi nadamar cire tallafin man fetur ba a watan Mayun 2023.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp