fidelitybank

A na samun cigaba a Najeriya duk da masu sukar manufofin tattalin arzikin mu – Tinubu

Date:

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce, Najeriya na ci gaba ba tare da la’akari da masu sukar manufofinsa na tattalin arziki ba.

Tinubu ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a ranar Litinin daga Legas.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da shugaban kasar ya jaddada cewa kasar na kan hanyar farfadowa duk da matsalar tattalin arziki.

Da yake magana kan kudirin kasafin kudin na shekarar 2025 na Naira tiriliyan 49.7, ya nanata hakan wani maido da fata ne.

Ya yi kira da a samu fahimtar juna da hadin kai daga ‘yan Najeriya a daidai lokacin da tattalin arzikin kasar ke ci gaba da tabarbarewa.

“Najeriya na ci gaba ba tare da la’akari da masu suka ba. Wannan kasafin kudi ne na maido da fata, kuma Najeriya na kan hanyar farfadowa. Ba za mu iya kammala aikin a cikin shekara guda ba, ”in ji shi.

Tun da farko dai Tinubu ya ce, bai yi nadamar cire tallafin man fetur ba a watan Mayun 2023.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp