fidelitybank

A na sa ran ƙarin musayar fursunonin Falasɗinu da na Isra’ila

Date:

Isra’ila ta ce tana sa ran sakin karin mutum 13 daga cikin wadanda Hamas ke garkuwa da su a yau.

Haka kuma ana sa ran ita ma Isra’ila ta saki karin Falasdinawa masu yawa da take tsare da su a gidajen yarinta.

Sannan kuma, akwai manyan motoci makare da kayan agaji da ke jiran a tantance su a kan iyakar Rafah domin shiga Gaza.

Duk da cewa yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Hamas da Isra’ila karkashin jagorancin Qatar domin kawo karshen yakin, rahotonni na cewa har yanzu akwai tsananin bukatar kayan tallafi a Gaza.

Akwai rahotonnin karancin man fetur da abinci da ruwan sha da magunguna da kayan aiki.

Kusan motocin agaji 200 ne suka shiga Gaza a ranar Juma’a, adadi mafi yawa tun ranar 26 ga watan Satumba.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp