fidelitybank

A na neman tallafi jini ga wanda suka yi haɗarin jirgin kasa a Legas – Sanwo-Olu

Date:

Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya yi kira ga jama’a da su kai ɗaukin jini yayin da jami’an lafiya ke ƙoƙarin kula da waɗanda suka jikkata sanadiyyar haɗarin jirgin ƙasa a yau Alhamis.

Cikin saƙonnin da ya wallafa a shafinsa na Tuwita game da haɗarin, Mista Sanwo-Olu ya ce, har yanzu wasu da lamarin ya shafa suna cikin wani yanayi.

Karanta Wannan: Mun samu korafe-korafe 246 a Kano – Hukumar Kare Hakki

Ya ce motar bas ɗin na ɗauke da ma’aikata 85 ne a lokacin da ta yi taho mu gama da jirgin a Ikeja.

Gwamnan ya tabbatar da mutuwar mutum shida inda ya ce wasu 29 kuma rai na a hannun Allah. Wasu 42 kuma sun ɗan jikkata sai ƙarin wasu takwas da suka kukkurje.

Ya yaba wa ma’aikatan agaji da sauran waɗanda suka sa hannu a aikin agajin da kuma ma’aikata da ɗaliban asibitin koyarwa na Jami’ar Legas inda ake kula da waɗanda suka ji rauni.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp