fidelitybank

A na gudanar da zaɓen da bai kammala na a Adamawa

Date:

Yau ne za a kammala zaɓukan da aka gaza samun gwani a cikinsu, a rumfunan zaɓe 69 a faɗin jihar Adamawa a zaɓen gwamnan da aka fafata a watan jiya.

Rikci da aka samu ya sanya Hukumar Zaɓe mai zaman kanta INEC ta ayyana zaɓen a matsayin wanda bai kammala ba.

Ya kamata a fara zaɓe da misalin ƙarfe 8 na safe a ƙauyen Ajiya da ke makwabtaka da Yola, gwamman mutane sun yi zaman jira na kimanin awa ɗaya domin su kaɗa kuri’arsu.

Zaɓen da aka yi a ranar 18 ga watan Maris cike yake da zargin an yi maguɗi, kuma duka ɓangarorin biyu na gwamna mai ci na jam’iyyar PDP da na jam’iyyar adawa ta APC duk sun yi wannan iƙirari.

A sakamakon zaɓen da INEC ta bayyana a baya, gwamna mai ci Ahmadu Fintiri ne ke kan gaba da ƙuri’u 421,524 yayin da Sanata Aishatu Dahiru Binani take da 390,275.

Ƙuri’a 31,249 ce ke tsakanin ‘yan takarar biyu.

Idan Aisha Binani ta yi nasara za ta zama zaɓaɓɓiyar gwamna mace ta farko a Najeriya.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp