fidelitybank

A na fargabar mutuwar mutane bayan arangama tsakanin Ƴan Shi’a da Ƴan Sanda a Abuja

Date:

A na fargabar Mutane biyu ne suka mutu sakamakon wata arangama da aka yi tsakanin rundunar ‘yan sanda da masu zanga-zangar ‘yan Shi’a a kasuwar Wuse da ke unguwar Wuse Zone 6 a babban birnin tarayya Abuja.

DAILLY POST ta rawaito cewa, rikicin ya yi sanadiyar zubar da jini lokacin da ‘yan sanda suka yi amfani da barkonon tsohuwa kan masu zanga-zangar.

Hotunan bidiyo sun nuna cewa masu zanga-zangar sun kai hari ofishin ‘yan sandan Kasuwar Wuse.

Har yanzu dai rundunar ‘yan sandan ba ta mayar da martani ga ci gaban da aka samu ba har zuwa lokacin gabatar da rahoton.

 

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp