fidelitybank

A na daf da hana Yara shiga shafukan sada zumunta

Date:

Hukumomi a ƙasar Guinea na neman yin wata doka da za ta bai wa hukumomi damar kula da shafukan sada zumunta domin kare ƙananan yara daga ganin abubuwa masu cutarwa a shafukan.

Firaministan ƙasar, Amadou Oury-Bah ya bai wa ma’aikatar kula da kamfanonin sadarwa da ma’aikatar sadarwar ƙasar umarnin lalubo ƙudirin dokokin domin taƙaita wa yara abubuwan da za su riƙa gani a shafukan.

Ya ce matakin zai taimaka wa iyayen yara wajen kula da abubuwan da yaran nasu za su riƙa gani a shafukan na sada zumunta.

Mista Oury-Bah ya ce sabuwar dokar za ta taƙaita wa yaran ganin abubuwan da ya kira ‘marasa dacewa’ da ake wallafawa a shafukan.

Wannan doka idan ta tabbata za ta kasance mafi tsauri da aka ƙaƙaba wa shafukan sada zumunta a Afirka.

To sai dai masu suka na ganin matakin wani shirin gwamnati ne ta taƙaika wa al’ummar samun bayanai a ƙasar da ke da tarihin cusgunawa wa kafafen yaɗa labarai, ƙarƙashin mulkin sojoji

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp