fidelitybank

A na ban kwana da gawar Pele

Date:

‘Yan Brazil za su yi wa gawar fitaccen tsohon ɗan wasan duniyar nan ɗan ƙasarta Pelé girmamawar ƙarshe kafin yi masa jana’iza ranar Talata.

An ajiye gawar ɗan wasan ranar Litinin a tsakiyar filin wasa na Urbano Caldeira, wanda ya kasance filin wasan tsohuwar ƙungiyarsa ta Santos.

Dubban magoya bayan tsohon ɗan wasan sun fara bin dogayen layuka ɗauke da tutoci da hotunan tsohon ɗan ƙwallon, wanda ya lashe Kofin Duniya sau uku, dan shiga filin wasan domin yin ban kwanan ƙarshe da gawar.

Za a fara shirye-shiryen yi wa gawar tsohon ɗan wasan ranar Talata, inda za a ɗauki gawar Pele a zagaya da ita kan titunan birnin Santos, ciki har da kan titin da gidan mahaifiyarsa Celeste Arantes mai shekara 100 ke zaune.

Bayan kammala zagayawa da gawar ne kuma ‘yan uwansa za su yi masa jana’iza tare da binni shi a maƙabartar Memorial Necrópole Ecumênica cemetery.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp