fidelitybank

A na ƙamfar wutar Lantarki a Kano

Date:

Mazauna Kano, jihar da ta fi kowacce yawan al’umma a Najeriya da jihohin Jigawa da Katsina na ci gaba da kokawa kan rashin wutar lantarki.

Hakan ya biyo bayan ɗauke wutar da kamfanin rarraba wutar lantarki da ke jihar Kano (KEDCO) ke yi.

Wasu mazauna birnin sun ce wutar da suke samu bata wuce sa’oi biyu zuwa uku a kullum, a kwanaki uku da suka gabata.

Mazauna jihohin uku na daga cikin jihohin da ke fuskantar yanayi na zafi a arewacin ƙasar, lamarin da ya sa ake matuƙar buƙatar wutar don sanyaya abubuwan sha da abinci da gidaje ko shagunansu.

Hakan na zuwa ne yayin da ƙananan masana’antu ke fuskantar matsaloli sakamakon ƙarancin wutar lantarkin.

Lamarin da ya kai ga durƙushewar wasunsu tun a baya.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp