fidelitybank

A mayar da Sunusi kan kujerarsa sannan a rushe Sarakuna biyar a Kano – Ƙungiya

Date:

Wata kungiya a jihar Kano ta yi kira da a rusa masarautun jihar Kano guda hudu sannan a mayar da tsohon sarki Muhammadu Sanusi na II a matsayin sabon sarkin Kano.

A wata sanarwa, kungiyar mai suna ‘Yan Dangwalen Kano ta bukaci gwamnan Kano da majalisar dokokin jihar su duba sashen dokar da ya tsaga masarautar Kano zuwa masarutu guda biyar.

Kungiyar ta ce masarauta guda daya kamar yadda take a baya zai taimaka wajen tafiyar da harkar sarauta ba tare da rarrabuwar kai ba. Sannan hakan zai samar da zaman lafiya mai dorewa.

Dangane da tsohon sarki, Muhamamdu Sanusi II, sanarwar ta ce “bisa girmamawa muna kira ga majalisar dokoki ta jihar Kano da ta yi waiwaye dangane da sashen dokar da ya kwabe Sanusi Lamido Sanusi daga karagar mulki. Mun yi amannar cewar tunbuke Sanusi Lamido Sanusi ya haifar da rashin zaman lafiya a jihar”.

Daga karshe kungiyar ta bukaci majalisar dokokin da ta yi duba kan bukatunta domin ci gaba da karuwar arzikin al’ummar Kano.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp