fidelitybank

A karshe tsohon gwamnan Zamafara da Sanata Kabiru Marafa da magoya baya sun koma PDP

Date:

A karshe tsohon gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Abdulaziz Yari da Sanata Kabiru Garba Marafa da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC sun sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP.

Da yake zantawa da manema labarai a Gusau a ranar Lahadi, shugaban jam’iyyar PDP na jihar Zamfara, Kanar Bala Mande mai ritaya, ya tabbatar da cewa jam’iyyar ta karbi Yari, Marafa da sauran manyan ‘yan jam’iyyar APC da suka koma jam’iyyar tare da magoya bayansu.

Mande ya ce, “‘yan jarida mun kira ku ne domin mu yi muku bayani kan shigowar babbar jam’iyyarmu ta PDP da tsohon Gwamna, mai girma Gwamna, Alhaji Abdulaziz Yari, Sanata Kabiru Garba Marafa da magoya bayansu suka yi.

“Sun tare da mu, mun cimma yarjejeniya kuma za mu aiwatar da yarjejeniyar.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp