fidelitybank

A karo na farko Tinubu ya karɓi baƙwancin Firaministan India

Date:

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tarbi firaministan kasar Indiya Narendra Modi a Najeriya a ziyarar aikinsa ta farko.

Tinubu ya bayyana hakan ne a wata sanarwa ta hannun jami’in sa na X a ranar Lahadi.

A cewarsa, tattaunawa a yayin ziyarar za ta nemi lalubo dabaru da alakar kasuwanci tsakanin Najeriya da Indiya.

“Ku sa ido kan tarbar Firayim Minista Narendra Modi a ziyararsa ta farko a Najeriya, wacce kuma ita ce ziyarar farko da Firayim Ministan Indiya ya kai kasarmu mai kauna tun 2007.

Tattaunawarmu za ta yi kokarin fadada dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare tsakanin kasashen biyu, da inganta hadin gwiwa a fannoni masu muhimmanci. “Barka da zuwa Najeriya, PM Modi,” ya rubuta.

Modi ya isa babban birnin tarayya Abuja da sanyin safiyar Lahadi.

Tun da farko, mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa Tinubu zai karbi bakuncin Modi a ranar Lahadi.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...
X whatsapp