fidelitybank

A karo na farko Likitoci sun yi wa wani mutum dashen zuciyar Alade

Date:

Tawagar Likitoci a kasar Amurka sun samu nasarar yi wa wani mutum dashen zuciyar Alade.

Wannan aiki na dashen zuciyar Alade irin sa ne na farko da a ka fara aiwatar wao a duniya, wanda mutumin ya ke murmurewa kwana uku bayan dashen da a ka yi masa.

Tawagar Likitoci sun bayyana aikin da cewa, gagarumin ci gaba ne da kuma nasara, domin a na ganin a karshe zai kai ga a na amfani da hanyar wajen yin amfani da sassan dabbobi, domin yi wa mutane dashe.

Likitocin da suka jarraba wannan sa’ar a asibitin Jami’ar Maryland sun ce, zuciyar Aladen wadda a ka yi wa kwaskwarima ta yadda jikin dan Adam zai iya karbarta, ta na aiki a jikin mutumin kalau, bayan aikin na tsawon sama da sa’a bakwai da a ka yi masa.

Sun kuma ce, zuwa wasu sa’o’i 24 za a iya cire wata na’urar da a ka hada wa mutumin da a ka yi wa aikin mai suna David Bennett, mai shekara 57, da ke taimaka masa.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp