fidelitybank

A karo na farko Likitoci sun yi wa wani mutum dashen zuciyar Alade

Date:

Tawagar Likitoci a kasar Amurka sun samu nasarar yi wa wani mutum dashen zuciyar Alade.

Wannan aiki na dashen zuciyar Alade irin sa ne na farko da a ka fara aiwatar wao a duniya, wanda mutumin ya ke murmurewa kwana uku bayan dashen da a ka yi masa.

Tawagar Likitoci sun bayyana aikin da cewa, gagarumin ci gaba ne da kuma nasara, domin a na ganin a karshe zai kai ga a na amfani da hanyar wajen yin amfani da sassan dabbobi, domin yi wa mutane dashe.

Likitocin da suka jarraba wannan sa’ar a asibitin Jami’ar Maryland sun ce, zuciyar Aladen wadda a ka yi wa kwaskwarima ta yadda jikin dan Adam zai iya karbarta, ta na aiki a jikin mutumin kalau, bayan aikin na tsawon sama da sa’a bakwai da a ka yi masa.

Sun kuma ce, zuwa wasu sa’o’i 24 za a iya cire wata na’urar da a ka hada wa mutumin da a ka yi wa aikin mai suna David Bennett, mai shekara 57, da ke taimaka masa.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp