fidelitybank

A karo na biyu an kuma samun fashewar wani abu a mashayar Barasa – Ƴan sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi a ranar Lahadi, ta tabbatar da sake samun fashewar wani abu da har yanzu ba a tantance ba a garin Kabba da ke karamar hukumar Kabbah-Bunu a jihar Kogi.

Hakan na zuwa ne kasa da wata guda bayan faruwar irin wannan lamari a ranar 11 ga watan Mayu a wani gidan giya da ke kusa da Junction Lewu a cikin garin Kabba.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP William Ovye-Aya, wanda ya tabbatar da afkuwar lamarin, ya ce ba a samu asarar rayuka ba.

Ovye-Aya ya bayyana cewa, fashewar ta faru ne a wata mashaya ta Omofemi dake Okepadi Quarters, Kabba, da misalin karfe 9:15 na yammacin Lahadi.

“Kamar yadda yake a yanzu, ba a samu asarar rai ba, sai dai kujeru da tebura da ginin da har yanzu ba a tantance yanayin fashewar ba.

“Tuni kwamishinan ‘yan sanda, Mista Edward Egbuka, ya umurci binciken mu na DC da kuma jami’an binciken Bam da su tashi zuwa wurin da lamarin ya afku domin sanin ainihin yanayin fashewar.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp