fidelitybank

A kama Daraktan kamfanin Julius Berger – Majalisa

Date:

Majalisar Dattijai ta bada umarnin kama darektan gudanarwa na kamfanin gine gine na Julius Berger, Dr. Peer Lubasch, saboda kin halartar ganawar kwamitin Ayyuka na Majalisar.

Wannan shawara ta biyo bayan korafin da Sanata Osita Ngwu (PDP, Enugu West), ya gabatar a yau Alhamis a zauren majalisar.

Sanata Asuquo Ekpenyong daga Cross River da Sanata Mpigi Barinada daga Rivers ne suka goyi bayan korafin da Sanata Ngwu ya gabatar inda yace kamfanin Julius Berger Nigeria Plc ya ki girmama gayyatar kwamitin Majalisar Dattijai kan Ayyuka a lokuta da dama.

Kwamitin ya nemi karin bayani kan yadda akayi watsi da aikin da kuma yadda aka kudin kudin kwangila daga Naira biliyan 54 zuwa Naira biliyan 195.

A cewar Shugaban Majalisar Dattijai, Godswill Akpabio, za a bayyana rana ta musamman domin tilasta halartar Dr. Lubasch bayyana gaban kwamitin Ayyuka na Majalisar.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp