fidelitybank

A kama Daraktan kamfanin Julius Berger – Majalisa

Date:

Majalisar Dattijai ta bada umarnin kama darektan gudanarwa na kamfanin gine gine na Julius Berger, Dr. Peer Lubasch, saboda kin halartar ganawar kwamitin Ayyuka na Majalisar.

Wannan shawara ta biyo bayan korafin da Sanata Osita Ngwu (PDP, Enugu West), ya gabatar a yau Alhamis a zauren majalisar.

Sanata Asuquo Ekpenyong daga Cross River da Sanata Mpigi Barinada daga Rivers ne suka goyi bayan korafin da Sanata Ngwu ya gabatar inda yace kamfanin Julius Berger Nigeria Plc ya ki girmama gayyatar kwamitin Majalisar Dattijai kan Ayyuka a lokuta da dama.

Kwamitin ya nemi karin bayani kan yadda akayi watsi da aikin da kuma yadda aka kudin kudin kwangila daga Naira biliyan 54 zuwa Naira biliyan 195.

A cewar Shugaban Majalisar Dattijai, Godswill Akpabio, za a bayyana rana ta musamman domin tilasta halartar Dr. Lubasch bayyana gaban kwamitin Ayyuka na Majalisar.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp