fidelitybank

A kalla mutane 11 a ka kashe a Jos

Date:

Akalla mutum 11 ne suka mutu a ƙauyen Maikatako a gundumar Butura da ke yankin ƙaramar hukumar Bokkos da ke jihar, sakamakon harin da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai a jihar.

Rahotonni sun ce maharan sun je ƙauyen ne cikin dare inda suka riƙa harbi tare da cinnawa gidaje wuta,, lamarin da ya jikkata mutane da dama..

Kwamishinan yaɗa labaran jihar ya shaida wa BBC cewa rikicin ba na addini ko ƙabilanci ba ne, to amma ya ce rikicin ya yi kama da na manoma da makiyaya

Jihar Plateau na daga cikin jihohin da ake yawan samun tashe-tashen hankula masu alaƙa da ƙabilanci da addini a Najeriya.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp