fidelitybank

A kalla mutane 10 sun mutu 19 sun jikkata a wani hari da aka kai Filato

Date:

Akalla mutane 10 ne suka mutu, wasu 19 kuma suka jikkata, bayan da wasu ‘yan bindiga suka kai hari, a wani bikin al’adu da aka gudanar a al’ummar Chando Zerreci da ke masarautar Irigwe a karamar hukumar Bassa ta jihar Filato.

Sakataren Yada Labarai na Kasa, Kungiyar Matasan Irigwe, Lawrence Zango, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Lahadi.

Zango ya ce ‘yan bindigar sun kaddamar da harin ne a daren ranar Asabar, a lokacin bukukuwan al’ada na ‘Zerreci’, wanda galibi ke shigar da su sabuwar kakar noma.

Ya ce, wadanda suka jikkata a halin yanzu suna karbar kulawa a asibitin Enos da ke Miango, ya kuma yi kira ga gwamnati a dukkan matakai da hukumomin tsaro da su samar da mafita mai dorewa kan hare-haren da ake kai wa a kullum da ke janyo hasarar rayuka da dukiyoyi.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp