fidelitybank

A gudanar da bincike a kan kona ofishin mu na Gombe – Dr Ali

Date:

Jam’iyyar PDP a jihar Gombe da kungiyar Atiku a zaben 2023, sun yi kira da a gudanar da bincike na gaskiya kan harin da aka kai ofishin ta.

A safiyar ranar Talata, ne aka lalata ofisoshin biyu, tare da yin awon gaba da wasu kadarori kafin a kona ofishin.

A cewar mai kula da yankin, Dr. Ali Bappayo Adamu, ya ce sun samu kiran masu gadin ofishinsu cewa, wasu sun mamaye ofishin su gaba daya, da misalin karfe 02:00 na rana. Ya ce, sun yi asara da yawa a harin tare da kwashe wasu na’urorin sanyaya daki.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ĈŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Ĉ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Ĉ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Ĉ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buĈ™aci gwamnonin Ĉ™asar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ĉ˜ungiyar kare haĈ™Ĉ™in bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ĈŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp