fidelitybank

A gaggauta sakin mamban mu – Ƙungiyar Likitoci

Date:

Kungiyar likitoci ta ƙasa, NMA, ta yi kira ga gwamnatin jihar Abia da jami’an tsaro da su kara himma wajen ganin an sako Dakta Uwadinachi Iweha.

Wata sanarwa da shugaban kungiyar, Dr Uche Ojinmah ya fitar a ranar Litinin a Abuja, ta yi Allah wadai da sace likitan.

Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa NAN, ya bayar da rahoton cewa, an yi garkuwa da Iweha mai shekaru 74, tsohon babban daraktan kula da lafiya na asibitin koyarwa na jami’ar jihar Abia (ABSUTH) Aba, a kofar gidansa da ke Umuajameze Umuopara a karamar hukumar Umuahia ta Kudu. LGA) ranar 6 ga Yuni.

Ojinmah ya bukaci Sufeto-Janar na ‘yan sandan kasar da ya samar da wata manuf, don dakile sace-sacen likitoci da sauran ma’aikatan lafiya da iyalansu a matsayin na kare likitoci a Najeriya.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp