fidelitybank

A gaggauta sakin Bazoum – Kotun Ecowas

Date:

Kotun Ecowas ta umarci sojojin Nijar da su gaggauta sakin Mohammed Bazoum da suka tsare tun daga ranar 26 ga watan Yuli da suka hamɓarar da shi.

Kotun ta nemi a gaggauta sakin sa ba tare da wani sharaɗi ba sannan a mayar da Bazoum kan kujerarsa, kamar yadda alƙalin kotun ya faɗa a ƙarar da aka saurara a Abuja, babban birnin Najeriya.

A ranar Alhamis ne ƙungiyar ta Ecowas ta sanar da cikakkiyar dakatarwar da ta yi wa Nijar sanadiyyar juyin mulkin.

A baya, wasu ƙasashe mambobin ƙungiyar sun yi watsi da hukuncin kotun ta Ecowas.

“Mohamed Bazoum ne yake wakiltar Nijar … kuma har yanzu shi ne shugaban Jamhuriyar,” kamar yadda hukuncin kotun ya bayyana.

“Akwai haƙƙoƙin da aka take.” An tsare Bazoum a gidansa na shugaban ƙasa tare da mai ɗakinsa da ɗansu tun lokacin da aka tsige shi.

A tsakiyar watan Satumba ne, hamɓararren shugaban ya nemi kotun ta Ecowas ta bayar da umarnin sakin shi tare da mayar da ƙasar kan turbar dimokraɗiyya.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp