fidelitybank

A gaggauta kammala gyaran madatsar ruwa ta Paki – Majalisa

Date:

Majalisar wakilai ta bukaci ma’aikatar albarkatun ruwa da ta dauki dukkannin matakan da ya dace domin kammala aikin gyaran madatsar ruwa da ke garin Faki a karamar Hukumar Ikara da ke jihar Kaduna.

Bukatar hakan na kunshe a cikin wani kudiri da dan Majalisar mai wakiltar mazabar Ikara da Kubau, Dr. Hamisu Ibrahim Kubau, ya gabatar a zaman majalisar na ranar al’hamis.

Da ya ke gabatar da kudirin Dr. Hamisu Ibrahim Kubau, ya ce tun a shekara ta 2003 ne a ka bada kwangilar gyaran madatsar ruwa ta Paki, sannan dan kwangilar ya yi watsi da aikin ba tare da wani kwakkwaran dalili ba.

A cewar Leadrship, Dan majalisar ya ce,”Rashin kammala aikin ya yi mutukar shafar kokarin gwamnatin tarayya na aiwatar da tsarin ta na fadada tattalin arziki na bangaren ayyukan gona, domin bunkasa samar da abinci tare da wadata kasa da abincin”. Inji Dr Hamisu.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp