fidelitybank

A gaggauta kama shugaban Manoma – Gwamnan Jigawa

Date:

Biyo bayan wata ziyarar ba zata da gwamnan ya kai cibiyar raba kayan noman alkama a Kiyawa da Birnin Kudu.

Tun da fari manoman ne suka zargi shugaban da yin karin naira 2000 akan farashin da hukuma ta sanya don sayar da kayan aikin noman.

Gwamnan yace wannan korafi kan yadda ake karbar kudi a hannun manoman ne ya sanya shi kawo ziyarar, inda yayi alakwarin wadanda ke da hannun a badakalar dole su amayar da kudin da suka ci domin gwamnatinsa ba zata lamunci hakan ba.

Wasu faifan bidiyo da suka karade shafukan sada zumunta sun nuna yadda gwamnan ya bayyana bacin ransa.

Gwamnan ya kuma yi alkawarin cewa kowane manomin zai sami abinda aka yi masa alkawari ba tare da wata matsala ba.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp