fidelitybank

A Gaggauce: Majalisa ta amince da kasafin kudin jihar Rivers

Date:

Majalisar dattawa a ranar Laraba ta amince da kasafin kudin jihar A gaggauceRibas na 2025 don karatu na biyu.

Kasafin kudin wanda ya kai Naira tiriliyan 1,480,662592,442 an zartar da shi ne a karatu na biyu bayan shugaban majalisar dattawa, Sanata Michael Bamidele Opeyemi ya karanta shi.

Opeyemi ya ce tun daga lokacin ne majalisar dattawa ta karbi ikon yin doka a jihar Ribas kasancewar tana karkashin dokar ta-baci.

A nasa gudunmuwar Sanata Solomon Adeola Olamilekan ya ce akwai bukatar a gaggauta zartar da kasafin kudin domin jama’ar Rivers su ji akwai gwamnati.

Ya ce, “Mai girma shugaban kasa, ban san a wane batu aka yi baftisma wannan takarda ba amma ina iya ganin ta game da kasafin kudin dokar ta-baci ne.

A nan ina goyon bayan a yi wa kasafin kudin karatu karatu na biyu domin mutanen Rivers su ji kasancewar gwamnati.

Idan babu adawa da kudirin, shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya zartas da kasafin ta hanyar kada kuri’a tare da mika shi ga kwamitin wucin gadi na sa ido kan jihar Rivers.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp