fidelitybank

A Gaggauce: Majalisa ta amince da kasafin kudin jihar Rivers

Date:

Majalisar dattawa a ranar Laraba ta amince da kasafin kudin jihar A gaggauceRibas na 2025 don karatu na biyu.

Kasafin kudin wanda ya kai Naira tiriliyan 1,480,662592,442 an zartar da shi ne a karatu na biyu bayan shugaban majalisar dattawa, Sanata Michael Bamidele Opeyemi ya karanta shi.

Opeyemi ya ce tun daga lokacin ne majalisar dattawa ta karbi ikon yin doka a jihar Ribas kasancewar tana karkashin dokar ta-baci.

A nasa gudunmuwar Sanata Solomon Adeola Olamilekan ya ce akwai bukatar a gaggauta zartar da kasafin kudin domin jama’ar Rivers su ji akwai gwamnati.

Ya ce, “Mai girma shugaban kasa, ban san a wane batu aka yi baftisma wannan takarda ba amma ina iya ganin ta game da kasafin kudin dokar ta-baci ne.

A nan ina goyon bayan a yi wa kasafin kudin karatu karatu na biyu domin mutanen Rivers su ji kasancewar gwamnati.

Idan babu adawa da kudirin, shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya zartas da kasafin ta hanyar kada kuri’a tare da mika shi ga kwamitin wucin gadi na sa ido kan jihar Rivers.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp