fidelitybank

A fara yi wa matafiya gwajin lafiya saboda sabuwar cutar HMPV – Ministan Lafiya

Date:

Gwamnatin Najeriya ta ƙara ƙaimi wajen sa ido a manyan filayen jiragen ƙasar domin hana yaɗuwar cutar HMPV da ta ɓulla a ƙasar China a ƙasar.

Daily Trust ta ruwaito cewa ministan lafiya, Muhammad Ali Pate, ya umarci ma’aikatan lafiya da ke filayen jirage su fara gwada fasinjojin da ke shiga ƙasar domin gano suna ɗauke da cutar, inda jaridar ta ce an fara gwajin ne a filin jirgin sama na Murtala Muhammad da ke Legas da na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja.

A lokacin da cutar Covid-19 ta ɓulla a shekarar 2020, wani fasinja mai shekara 44 ɗan asalin ƙasar Italiya ne ya shigar da cutar Najeriya ta filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke Legas a ranar 24 ga Fabrairun 2020.

Cutar ta HMPV, wadda ta fara ɓulla a China, yanzu ta fara yaɗuwa a India da Malaysia da Kazakhstan, sannan aƙalla mutum 5,000 ne ake tunanin cutar ta kwantar a Birtaniya.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp