fidelitybank

A fara ganin jinjirin watan Ramadan a ranar Juma’a – Saudiyya

Date:

Kotun Ƙolin Saudiyya ta nemi ‘yan ƙasar su fara duba jaririn watan watan Ramadana daga yammacin ranar Juma’a, 28 ga watan Fabrairu.

Hakan ya yi daidai da 29 ga watan Sha’aban na shekarar Hijira ta 1446 a kalandar Musulunci.

Shafin Inside the Haramain ya ruwaito cewa an umarci duk wanda ya ga watan ya kai rahoto ga reshen kotun mafi kusa da shi.

A Najeriya ma za a fara duba watan ne daga Juma’a, saboda ya yi daidai da ranar ƙarshe ta watan na Sha’aban.

Ganin sabon watan na nufin Musulmai za su fara ibadar Azumin Ramadana mai girma, inda za su shafe kwana 29 ko 30 suna guje wa ci ko shan wani abu tun kafin fitowar rana har zuwa faɗuwarta.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp