fidelitybank

A fara duban sabon watan Dhul-Hijjah – Sarkin Musulmai

Date:

Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar na uku, ya bukaci al’ummar Musulmi su soma laluben sabon watan Dhul-Hijjah daga gobe Laraba.

Sultan Abubakar ya yi wannan kira ne a wata sanarwa da ya fitar, yana cewa Laraba ita ce 29 ga watan Dhul-Qidah 1443AH, kuma ita ce ranar soma duba sabon wata na Dhul-Hijjah 1443AH.

Ya kuma roki Allah ya taimakawa al’ummar Musulmi wajen tafiyar da harkokin ibada a cikin sabuwar watan mai alfarma.

Dhul-Hijjah shi ne wata na 12 kuma na Æ™arshe a kalandar Musulunci da al’ummar Musulmi ke gudanar da Hajji da kuma bikin Sallah Babban – da gudanar da layya.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp