fidelitybank

A fara duban jinjirin Watan Sahhawal ranar Alhamis – Sarkin Musulmi

Date:

Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta ƙasa, Sa’ad Abubakar, ya umarci Musulmi da su duba jinjirin watan Shawwal na shekarar 1444 bayan hijira daga ranar Alhamis.

Abubakar ya yi wannan kiran ne a cikin wata sanarwa a ranar Laraba mai dauke da sa hannun Farfesa Sambo Junaidu, shugaban kwamitin ba da shawara kan harkokin addini na Majalisar Sarkin Musulmi.

“Ana sanar da al’ummar musulmi cewa ranar Alhamis 20 ga watan Afrilu, daidai da 29 ga watan Ramadan 1444, ita ce ranar neman jinjirin watan Shawwal 1444.

“Saboda haka an bukaci musulmi da su fara neman jinjirin watan Shawwal na shekara ta 1444 a ranar Alhamis, kuma su kai rahoto ga Hakimin Kauye mafi kusa da su domin su samu damar tattaunawa da Sarkin Musulmi,” in ji Junaidu.

Sarkin Musulmi ya yi addu’ar Allah ya taimaki Musulmi wajen gudanar da ayyukansu na addini.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya bayar da rahoton cewa ganin jinjirin wata zai nuna cewa an kawo karshen azumin farilla na wata guda da musulmi ke yi a fadin Najeriya.

Shawwal shine wata na 10 a musulunci.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp