fidelitybank

A dauki mataki ga duk wanda ya kawo tsaiko na hana taron APC – Dr. Lukman

Date:

Jigo a jam’iyar APC, Dr Salihu Lukman, ya yi kira da a kakabawa shugabannin jam’iyyar da ke kokarin kawo cikas ga babban taron kasa da aka shirya gudanarwa a ranar 26 ga watan Fabrairu.

Lukman, tsohon darekta janar na kungiyar gwamnonin ci gaba (PGF), kungiyar gwamnonin da aka zaba a karkashin jam’iyyar APC, ya yi wannan kiran ne a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, a Abuja.

A cewarsa, yakin neman dawo da jam’iyyar zuwa ga manufar kafa jam’iyyar, dole ne ya kasance da kakkausar murya da kuma fadin albarkacin bakinsa a babban taronta na kasa mai zuwa, inda ake sa ran za a zabi sabbin shugabannin jam’iyyar na kasa da za su tafiyar da harkokin jam’iyyar.

“A sanya takunkumi ga duk wani shugaba da ya ke kawo tsaiko yayin taron jam’iyar,” in ji Lukman.

Ya yi nuni da cewa rigingimun da ke faruwa a cikin jam’iyyar na ruguza ta bisa tsari, domin haka dole ne a dakatar da su kafin lamarin ya yi muni.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp