fidelitybank

A dauki mataki ga duk wanda ya kawo tsaiko na hana taron APC – Dr. Lukman

Date:

Jigo a jam’iyar APC, Dr Salihu Lukman, ya yi kira da a kakabawa shugabannin jam’iyyar da ke kokarin kawo cikas ga babban taron kasa da aka shirya gudanarwa a ranar 26 ga watan Fabrairu.

Lukman, tsohon darekta janar na kungiyar gwamnonin ci gaba (PGF), kungiyar gwamnonin da aka zaba a karkashin jam’iyyar APC, ya yi wannan kiran ne a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, a Abuja.

A cewarsa, yakin neman dawo da jam’iyyar zuwa ga manufar kafa jam’iyyar, dole ne ya kasance da kakkausar murya da kuma fadin albarkacin bakinsa a babban taronta na kasa mai zuwa, inda ake sa ran za a zabi sabbin shugabannin jam’iyyar na kasa da za su tafiyar da harkokin jam’iyyar.

“A sanya takunkumi ga duk wani shugaba da ya ke kawo tsaiko yayin taron jam’iyar,” in ji Lukman.

Ya yi nuni da cewa rigingimun da ke faruwa a cikin jam’iyyar na ruguza ta bisa tsari, domin haka dole ne a dakatar da su kafin lamarin ya yi muni.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp