fidelitybank

A cikin kwana 4 gwamnati ta rufe wajen sayar da magani 358 a Abuja

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, ta rufe shagunan sayar da magunguna 358 a babban birnin tarayya Abuja cikin kwanaki hudu.

Ta bayyana cewa, rufe wuraren harhada magunguna da laifuffuka daban-daban da suka hada da yin aiki ba tare da rajista ba, lasisin jabu, rarraba kayan aikin da’a ba tare da sa ido kan magunguna ba, rashin ajiya da tsaftar muhalli da dai sauransu ya yi daidai da manufarta na tabbatar da cewa, magungunan da ‘yan Najeriya ke amfani da su.

Magatakardar Hukumar Kula da Magunguna ta Najeriya (PCN), Pharm Ibrahim Ahmed, wanda ya bayyana haka a Abuja, yayin da yake zantawa da manema labarai, ya bayyana cewa, an kama wasu masu sayar da magunguna guda hudu, kuma suna fuskantar shari’a.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp