fidelitybank

A cigaba da karbar tsohuwar Dari Biyu amma kar a karbi sauran – Buhari

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari, ya sanar da tsawaita wa’adin ci gaba da amfani da ɗaya daga cikin tsofaffin takardun kudi na tsawon kwanaki sittin.

A wani jawabi da ya yi ga al’ummar ƙasar a safiyar ranar Alhamis, shugaban ƙasar ya ce tsohuwar takardar kudi ta naira 200 ce kaɗai za a ci gaba da amfani da ita na tsawon watanni biyu.

Hakan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ake zanga-zanga a wasu sassan ƙasar bayan wahala da mutane ke fuskanta wajen samun kuɗi a bankuna da kuma wuraren cirar kuɗi na ATM.

“Don ƙara saukaka wa ‘yan ƙasarmu matsaloli da suke fuskanta wajen samun kuɗi, na bai wa CBN umarni da cewa a sake fitar da tsohuwar takardar kuɗi ta N200 kuma a bar su su rika yawo a hannun mutane da sabuwar takardar kuɗi ta 200 da 500 da kuma 1,000 na tsawon kwanaki 60, daga ranar 10 ga watan Fabarairun 2023 zuwa 10 ga Afrilu, lokacin da tsohuwar takardar kudi ta N200 za ta daina aiki.” in ji shugaban.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp