fidelitybank

A binciki tilasta zargin zubar da cikin da sojojin Najeriya ga mata – MDD

Date:

Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya yi kira ga mahukunta a Najeriya su bincika zargin tilasta zubar da ciki da aka ce rundunar sojan ƙasar na yi a yankin arewa maso gabashin ƙasar.

A ranar Laraba ne kamfanin labarai na Reuters ya ruwaito cewa Rundunar Sojan Najeriya ta shafe shekara tara tana gudanar da wani shirin zubar wa da mata ciki waɗanda ‘yan Boko Haram suka yi wa fyaɗe ta hanyar tilasta musu.

Rahoton ya yi iƙirarin cewa an zubar da ciki aƙalla 10,000 na matan da Boko Haram suka sace tare da mayar da su matansu tun daga 2013.

“Babban Sakataren ya nuna damuwa game da zargin zubar wa da mata ciki…kuma ya nemi a gudanar da cikakken bincike tare da ɗaukar matakan gyara,” a cewar mai magana da yawunsa Stephane Dujarric cikin saƙon da ya aike wa Reuters.

Tuni rundunar sojan ta musanta zargin, tana mai kiran rahoton na Reuters a matsayin “ɓata suna”.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp