fidelitybank

A binciki tilasta zargin zubar da cikin da sojojin Najeriya ga mata – MDD

Date:

Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya yi kira ga mahukunta a Najeriya su bincika zargin tilasta zubar da ciki da aka ce rundunar sojan ƙasar na yi a yankin arewa maso gabashin ƙasar.

A ranar Laraba ne kamfanin labarai na Reuters ya ruwaito cewa Rundunar Sojan Najeriya ta shafe shekara tara tana gudanar da wani shirin zubar wa da mata ciki waɗanda ‘yan Boko Haram suka yi wa fyaɗe ta hanyar tilasta musu.

Rahoton ya yi iƙirarin cewa an zubar da ciki aƙalla 10,000 na matan da Boko Haram suka sace tare da mayar da su matansu tun daga 2013.

“Babban Sakataren ya nuna damuwa game da zargin zubar wa da mata ciki…kuma ya nemi a gudanar da cikakken bincike tare da ɗaukar matakan gyara,” a cewar mai magana da yawunsa Stephane Dujarric cikin saƙon da ya aike wa Reuters.

Tuni rundunar sojan ta musanta zargin, tana mai kiran rahoton na Reuters a matsayin “ɓata suna”.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp