fidelitybank

A binciki Atiku bai kamata ya tsaya takara ba – Kassim Afegbua

Date:

Kassim Afegbua, ya ce, tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, bai cancanci tsayawa takarar shugabancin kasar ba, biyo bayan rahoton da majalisar dokokin Amurka ta fitar kan cin hanci da rashawa da ke damun.

Afegbua, wanda kuma tsohon mai magana da yawun tsohon shugaban Najeriya Janar Ibrahim Babangida ne a cikin wata sanarwa da ya raba wa manema labarai, ya yi kira ga hukumar da’ar ma’aikata da ta bude bincike kan rahoton majalisar dokokin Amurka kan Atiku Abubakar.

A cewar sa, ya kamata Atiku Abubakar da matar sa Jennifer su kasance a gidan yari, kamar dai yadda ake zargin dan Amurkan da ake zargi da laifin su, Sanata Jefferson. Afegbua ya kuma bukaci Amurka da ta gurfanar da Atiku Abubakar da tuhume-tuhume, domin ya kare kansa a gaban wata kotun shari’a.

Ya ce, “Maimakon ya nemi zabe a karkashin inuwar jam’iyyar PDP a 2023, zai yi kyau Alhaji Atiku Abubakar ya kai ziyara kasar Amurka, domin warware zarge-zargen cin hanci da rashawa da ya kai Sanata Jefferson a gidan yari.
“Sakamakon binciken da aka yi masa da ‘tsohuwar’ matarsa Jennifer ya nuna cewa, akwai wasu mu’amalar da aka yi a hannu da su kan hada-hadar kudi da sauran almundahana.
“Abin da ya dame shi, shi ne ya ziyarci kasar Amurka, domin amsa wadannan zarge-zarge masu nauyi wadanda suka kasance sakamakon cikakken binciken da majalisar dokokin Amurka ta yi.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp