fidelitybank

A bar ‘yan Najeriya su zabi shugaban da su ke so – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon dan majalisar dokoki ta kasa, Shehu Sani, ya dage cewa a bar ‘yan Najeriya su zabi shugabansu.

Bayanin hakan na kunshe ne a wani sako da ya fitar ta shafin sa na Twitter da aka tabbatar a ranar Alhamis.

Jawabin nasa ya biyo bayan jawabin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wa ‘yan Najeriya kan manufar sake fasalin Naira.

Karanta Wannan: A cigaba da karbar tsohuwar Dari Biyu amma kar a karbi sauran – Buhari

Buhari ya bayar da umarnin a dawo da darajar Naira 200 a kasuwanni.

Shugaban ya kuma ce manufar sake fasalin Naira zai taimaka wajen dakile sayen kuri’u a zabe mai zuwa.

Sani, ya yarda da Buhari, ya ce kada a siya ko sayar da mulkin siyasa.

Ya wallafa a shafinsa na twitter cewa, “Ya kamata shugaban Najeriyar na gaba ya fito ta hanyar kada kuri’a ba tsarin takara ba. Bai kamata a siya ko sayar da ikon siyasa ba.

“Raba kudi ga masu zabe don kada kuri’a ba dimokuradiyya ba ne; wannan ne lokacin da za a kawo karshensa.”

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp