fidelitybank

A baiwa Likitoci damar shiga Gaza – Ƙungiyar Agaji ta Duniya

Date:

Kungiyar Bayar da Agaji ta Duniya ta Red Cros (ICRC), ta ce yayin da aka shigar da kayan agajin da ake buƙata zuwa Gaza, ankwai buƙatar shigar da likitoci domin rage ƙarancin jami’an lafiya da asibitocin yankin ke fuskanta.

“Babban abin da ake buƙata a yanzu shi ne ci gaba da shigar da kayan agaji zuwa Gaza,” kamar yadda Sarah Davies ta ICRC ta shaida wa BBC.

Ta ƙara da cewa ba kayan agajin kaɗai ake buƙata ba, “har da jami’an lafiya da tawagar likitoci waɗanda za su rage wahalhalun da ake fuskanta a asibitocin yankin”.

A jiya ne aka buɗe mashigar Rafah da ke kan iyakar Masar da Gaza domin bayar da dama ga manyan motoci 20 maƙare da kayan agaji suka shiga Gaza, ƙarƙashin wata yarjejeniyar da aka cimma da Isra’ila.

To amma Misis Davies ta ce akwai buƙatar ci gaba da shigar da kayan agajin.

“Akwai buƙatar ci gaba da shigar da agajin, mota 20 ba za ta wadaci mutanen da ke buƙatar tallafi ba, haƙiƙa ana cikin wani mawuyacin hali,” In ji ta.

“Muna yawan zantawa da tawagarmu da ke wurin, kuma yadda suke bayyana mana yanayin wurin yana da matuƙar tayar da hankali.”

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp