fidelitybank

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Date:

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla ‘yan Najeriya 24,000 ne suka ɓata tun daga shekarar 2014 waɗanda galibinsu yara ne ƙanana, sanadiyyar rikicin Boko Haram.

Kakakin ƙungiyar Aliyu Dawobe ya shaida wa BBC cewa jihohin Borno da Yobe da Adamawa ne kan kan gaba inda suke da adadiu 16,000.

Aliyu Dawobe ya ce ƙungiyarsu ta samu ƙorafe-ƙorafe daga mutane daban-daban da ƴan’uwansu suka ɓata, kuma tana bakin ƙokarinta wajen taimaka musu domin gano yaran.

ICRC ta ce ko a wannan shekarar kadai ta gano mutum 11 ƙari kan mutane 13 da aka gano a 14.

Kakakin ƙungiyar ya ce wasu daga cikin ririn waɗannan mutane sun watsu ne cikin duniya, yayin da wasunsu ke tsare a hannun hukumomi, wasu kuma sun sake garuruwa.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp