fidelitybank

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Date:

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla ‘yan Najeriya 24,000 ne suka ɓata tun daga shekarar 2014 waɗanda galibinsu yara ne ƙanana, sanadiyyar rikicin Boko Haram.

Kakakin ƙungiyar Aliyu Dawobe ya shaida wa BBC cewa jihohin Borno da Yobe da Adamawa ne kan kan gaba inda suke da adadiu 16,000.

Aliyu Dawobe ya ce ƙungiyarsu ta samu ƙorafe-ƙorafe daga mutane daban-daban da ƴan’uwansu suka ɓata, kuma tana bakin ƙokarinta wajen taimaka musu domin gano yaran.

ICRC ta ce ko a wannan shekarar kadai ta gano mutum 11 ƙari kan mutane 13 da aka gano a 14.

Kakakin ƙungiyar ya ce wasu daga cikin ririn waɗannan mutane sun watsu ne cikin duniya, yayin da wasunsu ke tsare a hannun hukumomi, wasu kuma sun sake garuruwa.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp