fidelitybank

Super Eagles ta lashe gasar AFCON shi ne buri na – Peseiro

Date:

Jose Peseiro ya sake jaddada burinsa na jagorantar Super Eagles, don samun daukaka a gasar cin kofin Afrika ta 2023.

Najeriya wadda ta lashe sau uku, za ta yi kokarin lashe kofin karo na hudu a Cote d’Ivoire.

Super Eagles za ta fafata ne da mai masaukin baki wato Guinea-Bissau da Equatorial Guinea a rukunin A.

Kasashen yammacin Afirka sun dandana kudarsu a nahiyar a shekarar 2013.

Peseiro duk da haka yana da karfin gwiwar kungiyarsa na iya sake zama mafi kyawun kungiya a nahiyar.

“Kwarewa na da ‘yan wasan Najeriya na da kyau sosai. Kasancewa cikin wasan kwallon kafa na Afirka da Najeriya abu ne mai ban sha’awa, kuma ba zan iya musun hakan ba,” in ji Peseiro kamar yadda KORAPLUS ya ruwaito.

“Na gaya wa kowa cewa ina so in lashe gasar cin kofin Afrika tun farkon lokacin da na rattaba hannu kan kwantiragin da ‘yan wasan Najeriya, kuma muna nazarin abokan hamayyar mu da kyau domin samun nasara, kuma wannan shi ne abin da muke neman cimma.”

Super Eagles za su fara shirye-shiryen tunkarar gasar a birnin Abu Dhabi na Hadaddiyar Daular Larabawa mako mai zuwa ranar Talata.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp