fidelitybank

Date:

Jami’an tsaro sun sami nasarar tsawo matsalar da ‘yan ta’adda suka tsare jirgin kasan da ya taso daga Abuja da ke kan hanyar Kaduna.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro na cikin gida da harkokin cikin gida Samuel Aruwan ya fitar a daren ranar Litinin.

Ya ce, gwamnatin jihar Kaduna ta samu rahotanni da dama na harin da aka kai kan hanyar jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna a kewayen babban yankin Kateri-Rijana.

ā€œAn tuntubi hukumomin da abin ya shafa cikin gaggawa, kuma an yi gaggawar tura jami’ai masu karfi zuwa yankin domin kare fasinjojin da ke cikin jirgin.

ā€œAna ci gaba da kokarin isar da fasinjojin daga wurin da kuma sauran wadanda suka samu raunuka an garzaya da su asibiti domin samun kulawar gaggawa.

ā€œGwamnatin jihar Kaduna za ta hada gwiwa da hukumar kula da sufurin jiragen kasa ta Najeriya (NRC) don tantance jerin sunayen fasinjojin da ke dauke da su domin bin diddigin sahihancin.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ʙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ʙara farashin...

Duk wasu ʙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ʙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ʙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miʙa saʙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp