fidelitybank

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana rashin jin daɗinsa kan yadda rahotanni nuna wa wasu ƴan Najeriya wariya da ke yunkurin ficewa daga kasar Ukraine.

A cikin wata sanarwa da fadar shugaban kasar ta fitar a Twitter, ta ce jami’an tsaro da ‘yan sandan Ukraine sun ƙi barin ƴan Najeriya su shiga bas da jiragen kasa da ke kan iyakar Ukraine da Poland.

“Wanirukuni na ɗaliban Najeriya da aka hana su shiga ƙasar Poland sun yanke shawarar cewa ba su da wani zabi illa su sake ratsa Ukraine domin yunkurin ficewa daga ƙasar ta kan iyakar kasar da Hungary,” in ji sanarwar.

Ofishin Buhari ya ce ya kamata a mutunta duk ƴan kasashen waje da ke koƙarin tsallakawa zuwa kasar Poland ba tare da nuna bambanci ba.

Sanarwar ta ce “Duk waɗanda suka guje wa wani rikici na da ‘yancin shiga cikin aminci a karkashin yarjejeniyar Majalisar Dinkin Duniya kuma bai kamata a nuna bambanci ba kan fasfo dinsu ko launin ba.”

Kimanin ‘yan Najeriya 4,000 ne har yanzu ke maƙale a kasar Ukraine.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp