fidelitybank

Zamu mayar da hankali a kan dumamar yanayi – Gwamnatin Kano

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce zta mayar da hankali wajen wayar da kan al’umma, game da illar dumamar yanayi da gurbacewar muhalli a shekarar 2022.

Kwamishinan muhalli na jihar, Dr. Kabiru Ibrahim Getso ne ya bayyana hakan, bayan kammala duba tsaftar muhalli da aka gudanar na Asabar din karshen wata a Kano.

Kwamishinan ya ce, “Za mu yaki zubar da shara barkatai da wuraren da ba su dace ba, wanda hakan yakan gurbatar da iska, ta janyo dumamar yanayi waddake baraza ga rayuwar tsirrai”.

“Akwai bukatar alumma su kasance masu bin doka ta tsaftar muhalli da ma dukkan sauran dokokin da ake sanyawa a kowanne lokaci, wanda hakan zai taimaka wajen kawo ci gaban jihar Kano da ma kasa baki daya”. In ji Dr. Kabiru.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp