fidelitybank

2023: Yawan magoya bayana kaɗai ya isa in ci zaɓe idan zan tsaya takara — Kwankwaso

Date:

 

Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Kwankwaso ya ce yana da ɗumbin magoya baya a ƙasar nan da za su ishe shi ya ci zaɓen shugaban ƙasa a 2023 idan har ya yanke shawarar tsayawa takara.
Kwankwaso, tsohon Sanatan Kano ta Tsakiya, ya baiyana hakan ne a wata hira da ya yi da Gidan Rediyon DW Hausa a Abuja a jiya Laraba.
Kwankwaso ya ce yana nan dai ya fara tuntuba a kan ko ya tsaya takarar shugaban ƙasa, inda ya ce zai sanar da matsayar da nan ba da daɗewa ba.
“A wannan yanayi da a ke ciki, ba gaggawa mu ke yi ba.
“Mu na dai yin nazari kuma mu na tuntuɓar mutanen da su ka dace domin su bamu shawara. Duk abinda na yanke, to jama’a za su ji da ga gare ni.
“Mu ma da magoya bayan da sun ishe mu samun nasara a kowacce irin takara mu ka tsaya.
“Mu na da magoya baya a ko ina, ba wai a Nijeriya kaɗai ba, har ma a kasashen waje. Mutane sun za ci magoya bayan mu a Kano ko Arewa kawai su ke, amma magana ta gaskiya, mu ma da magoya baya a Nahiyar Asiya, Amurka da Nahiyar Turai,” in ji Kwankwaso.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp