fidelitybank

2023: Yawan magoya bayana kaɗai ya isa in ci zaɓe idan zan tsaya takara — Kwankwaso

Date:

 

Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Kwankwaso ya ce yana da ɗumbin magoya baya a ƙasar nan da za su ishe shi ya ci zaɓen shugaban ƙasa a 2023 idan har ya yanke shawarar tsayawa takara.
Kwankwaso, tsohon Sanatan Kano ta Tsakiya, ya baiyana hakan ne a wata hira da ya yi da Gidan Rediyon DW Hausa a Abuja a jiya Laraba.
Kwankwaso ya ce yana nan dai ya fara tuntuba a kan ko ya tsaya takarar shugaban ƙasa, inda ya ce zai sanar da matsayar da nan ba da daɗewa ba.
“A wannan yanayi da a ke ciki, ba gaggawa mu ke yi ba.
“Mu na dai yin nazari kuma mu na tuntuɓar mutanen da su ka dace domin su bamu shawara. Duk abinda na yanke, to jama’a za su ji da ga gare ni.
“Mu ma da magoya bayan da sun ishe mu samun nasara a kowacce irin takara mu ka tsaya.
“Mu na da magoya baya a ko ina, ba wai a Nijeriya kaɗai ba, har ma a kasashen waje. Mutane sun za ci magoya bayan mu a Kano ko Arewa kawai su ke, amma magana ta gaskiya, mu ma da magoya baya a Nahiyar Asiya, Amurka da Nahiyar Turai,” in ji Kwankwaso.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp